Showing posts with label Life Style. Show all posts
Showing posts with label Life Style. Show all posts

Monday, 11 June 2018

Wasu Inyamurai Guda Biyar Sun Musulunta


Ga abinda Malama Aishat Obi 'yar kabilar Ibo dake da'awar jawo 'yan uwanta Inyamurai cikin addinin musulunci ta rubuta a shafi ta na facebook:

"Allahu Akbar, Asalamu alaikum 'yan uwana musulmai maza da mata. Ku taya ni murnar shigowar wasu 'yan yankunan kudu maso kudu da kudu maso gabashin kasar nan cikin addinin musulunci a jiya a garin Fatakwal.

Sunayen su sune kamar haka:

(1) Believe Isaiah (Sehid Isaiah)  (daga jihar Rivers)

(2) Okechukwu Onwusaraka (Isan Onwusaraka) (daga jihar Imo)

(3) Chinonso Onyejiako (Hassan Onyejiako) (daga jihar Imo)

(4) Ngozi Uwa (Nafisa Hassan) (daga jihar Imo)

(5) Oluchi Eze (Khadija Eze) (daga jihar Imo)

Malama Aishat Obi ta kuma yi fatan Allah ya kare ta tare da ba ta nasara a da'awar da take yi don ganin ta jawo 'yan uwanta Inyamurai cikin addinin Musulunci.

Friday, 8 June 2018

Bincike : Matafiya da kafa da sauri,sun fi tsawon rai

Bincike : Matafiya da kafa da sauri,sun fi tsawon rai

Sakamakon wani sabon bincike da aka wallafa a makalar  "MotsaJiki"  ta kasar Ingila,ya nuna alakar da ke tsakanin tafiya da kafa da sauri-sauri da kuma tsawon rai.

Masana a kasashen Burtaniya da Ostireliya sun sanar da cewa, yawancin wadanda ke tafiya da kafa a gaggauce,basa kamuwa da ciwon zuciya.

Da wannan dabarar,hatsarin kamuwa da ciwon zuciya wanda a yawancin lokaci shi ne ummal-aba'isar mutuwar masu sama da shekaru 60,na raguwa da kaso 53 cikin dari.

Masu bincike sun gano cewa,tafiya da kafa da sauri tsawon awanni 5 zuwa 7 sun isa matuka gaya ga masu bukatar suyi rayuwa lami-lafiya.

Manufar wannan tafiyar ita ce,  bai wa zuciya damar bugawa da gaggawa,shi yasa kamata yayi a dinka takawa da sauri ta yadda za a yi kankanuwar zufa.

Masanan na Burtaniyar sun sanar da cewa, motsa jiki tsawon dakiku 30 a kowace rana da kuma cin lafiyayyen abinci, na tsawaita raywuwar mutum da shekaru 10.

Wednesday, 6 June 2018

Shekaru Hudu Masu Albarka Akan Karagar Masarautar Gombe

Daga Haji Shehu

Tun bayan dalewarsa kan karagar mulki. Mai martaba sarkin Gombe Dr. Abubakar Shehu Abubakar lll, yazamto zakaran gwajin dafin sarakuna a fagen tallafawa talakawan jaharsa ta fuskoki daban daban ba tare da gajiyawa ba Dare, Rana, Ruwa, da ma iska basu katsewa mai martaba cigaba da shimfida ayyukan alkairi ga talakawan jahar Gombe ba.

Halinsa na jinkan talakawa yasa mai martaba Abubakar Shehu Abubakar lll ya kirkiro wata gidauniya wacce zatake tallafawa mabukata musamman talakawa, marayu, marasa galihu da sauran su, gidauniyar mai suna SHEHU USMAN ABUBAKAR FOUNDATION wacce akayiwa lakabi da sunan marigayi sarkin Gombe Dr. Shehu Usman Abubakar Allah ya jikanshi, ta cigaba da daura ayyukan alkairi karkashin jagorancin mai martaba sarki.

Shehu Usman Abubakar Foundation wacce aka kirkito ta a watan Feburairu na alif 2015 ta cimma ayyuka daban daban don inganta rayuwar talakawa da marasa galihu. Sati biyu da kafa wannan gidauniya, gidauniyar ta rarraba manyan motocin abinci guda biyar ga talakawa da marayu don inganta walwalar su.

A watan Yuli na 2015, gidauniyar ta tallafawa fiye da matasa 200 shiga makarantar gaba da secondary ta hanyar biya musu kudin rijista.

A watan azumi, tawagar gidauniyar karkashin jagorancin shugabanta Mai Martaba sarkin Gombe Abubakar Shehu Abubakar lll sunkai ziyarar duba marasa lafiya a asibitin koyarwa na Gomnatin tarayya dake Gombe (FED. TEACHING HOSPITAL) da kuma asibitin kwararru mallakan jahar Gombe (SPECIALIST HOSPITAL), inda suka bawa kowane majinyaci Naira dubu 5000 don shan ruwa. Tawagar bata tsayaba saida ta fadada ziyarar zuwa masallatai tare da rarraba kayan abinci ga mabukata.

A watan Satumba 2015, Gidauniyar ta duba kiraye kirayen al'umma na neman a samar musu da ruwan sha, nan take gidauniyar tayi azama ta bada kwangilar tonon famfunan burtsatsai guda 21 a unguwanni da kuma sansanonin yan gudun hijira don samun saukin wahalhalun ruwan sha.

A watan October/November 2015, gidauniyar tayi bikin da ya sosawa dubun dubatan jama'a rai, domin kuwa gidauniyar ta karrama yara marayu da marasa galihu tayi ta hanyar daukan nauyin karatun yara fiye da 1500 daga firamare harzuwa jami'a.

Gidauniyar bata tsaya nan ba domin a watan November 2015 ta leka zuwa gidan yarin dake jahar Gombe, namma ta yanta fursunoni guda 61 sannan ta koyar musu sana'a don kaucewa sake afkuwar abunda yafaru da su abaya.

A watan December ta 2015, gidauniyar ta samo kwararrun likitotin ido don yiwa majinyata 21 aikin ido kyauta

Gidauniyar ta tallafa da kashi 30% na kudin abincin mai gina jiki da ake ciyarda yara kankana masu duke da ciwon HIV, a wajen wani biki da hukumar dake yaki da yaduwar cutar HIV na jahar Gombe mai suna GOMSACA ta shirya.

Gidauniyar tare da hadin guiwar kamfanin Media trust LTD sun rarraba kayakin abinci da na aikace aikacen gida na zunzurutun kudi har naira miliyon 5000000 ga yan gudun hijira a jahar Gombe.

Gidauniyar bata tsaya nan ba saida ta tallafawa almajirai kimanin dubu 26000 daga makarantu 333 da buhu hunan abinci taburmai da kuma littatafa na karatu.

Tuesday, 5 June 2018

Ta Ya Za A Magance Karuwar Zubar Da Ciki Ba Bisa Ka’ida Ba?

Tsoro da abin kunya da buna kyama ya sanya miliyon mata tsunda zubar da juna biyu harda yin hakan ba’ a bisa ka’ida ba, inda suke zuwa harmatattun asibiti don su zubar da juna biyun da suka dauka  kuma hakan yana jefa rayuwar su da lafiyar su a cikin hadari.

A wannan rahoton da SADE OGUNTOLA ta rubuta kuma ABUBAKAR ABBA ya fassara, kwararru akan harkar kiwon lafiya sun bayyana cewar, kaucewa mutuwar masu zubar da ciki ba’a bisa ka’ida ba, za’a iya samun nasara hakan ne idan irin wadannan matan sun kula da ‘yancin su yin jima’i da kuma kula da kiwon lafiyar  su.

Lokacin da ‘yan fashi da makami suka yiwa wata Mildred Haruna (wanda wannan ba shine sunanta na ainahi ba) fyade, a anguwar su dake cikin jihar Legas a shekarar 2005, ba ta taba tsammanin fyaden da aka yi mata da daren ranar ba zaici gaba da rikitar mata da rayuwar ta ba.


Bayan dimautar data tsinci kanta bayan yi mata fyaden, Mildred ta gano cewar, ta samu juna biyu kuma dimautar tata, taci gaba da karuwa saboda, duk da shawarar data yanke na ta bar juna biyun, sai dai dan albashin da take karba ba zai iya ba ta sukunin daukar dawainiyar abinda zata haifa ba.

Sannan kuma mutane za su dinga kallon abinda zata haifa a matsayin shege tunda baida uba. Sai dai, taga abinda yafi mata mafita shine ta zubar da cikin amma sai dai ba abu ne mai sauki a gare ta ba domin kuwa, maganar zubar da ciki abu ne da ya kamata ayi shi a asirce. Ta yanke shawarar zuwa asibiti don ta yiwa likita korafin ba ta da lafiya yadda zata ja hankalin likitan.

Amma ba za ta yi korafin jin tabin hankali ba ko nuna akawai damuwa tare da ita ba saboda jaririn dake cikinta yana ci gaba da kara girma, inda a karshe dai ta haifi abinda ke cikinta. A wata sabuwa kuma, wata ‘yar shekara ashirin da biyu mai suna Comfort, wadda dalibace a jami’a, itama an dirka mata ciki.

Sakamakon cikin, ta shiga cikin rudani da jin tsoro akan abinda zaije yazo, inda daga baya ta yanke shawar zubar da cikin ta hanyar zuwa gun likitan bogi. Sai dai, ta samu nasarar zubarda cikin, amma daga bisani ta fara jin zafi wanda ya janyo mata ta fara kwarar da jini an kuma yi gaggawar kaita Asibiti daga bisani da ta mutu.

Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana cewar an samu kimanin miliyan ashirin da biyar na zubar da ciki ba bisa ka’ida ba da aka kiyasta ya faru a fadin duniya dukkan shekara, musamman a kasashen masu tasowa. Daga cikin wannan adadin, miliyan takwas na zubar da cikin, anyi su ne ba bisa ka’ida ba ko kuma a cikin wasu yanayi masu hadarin gaske. Bugu da kari, yawan  zubar da cikin da aka yi ba a bisa ka’ida ba, ya faru ne a nahiyar Asia kuma uku daga cikin hudu na zubar da cikin, ya auku ne a nahiyar Afirika da Latin Amurka.

Zubar da cikin da aka yi ba’a bisa ka’ida wanda har ya janyo mutuwa, yafi yawa a Afirika. Ganin irin tunanin mafi yawancin ‘yan mata da kuma mata da suka dauki cikin da basu shirya ba, kwararru akan kiwon lafiya sunyi imanin cewar, zubar da ciki ba a bisa ka’ida ba yana kara zama babbar matsala akan harkar kiwon lafiya, musamman a kasashen da masu  karamin karfin tattalin arziki, harda Najeriya. Maganar gaskiya, jin tsoro da fadawa a cikin abin kunya da nuna kyama sune ke jefa miliyoyin mata zuwa Asibitocin boji don a zubar masu da cikin ba’a bisa ka’iba, inda hakan ke shafar lafiyar su da kuma rayuwar su kuma matan sune suke jin jiki in hakan ta faru gare su a kowanne lokaci.

Ana samun zubar da ciki ba ‘a bisa ka’ida ba idan wanda zaiyi aikin zubar da cikin  baida wata kwarewa ko kuma a Asibitin da bai cika sharuddan zama Asibiti ba ko kuma dukkan biyun. Abin takaici, nuna kyama ga matan da suka samu ciki ba tare da yin aure ba ko kuma a tsakanin ‘yan mata, ya kan sanya su fada a hannun likitocin bogi, inda hakan yake janyo masu ziyartar kabari ba tare da sun shirya ba. Ba kowa wacce mace data sanu ciki ba tare da aure ba, takan kasance abin nunawa a gari.

A cewar wata Darakata ta Ipas Hauwa Shekarau tace,”sai dai mutane baza su samu cikakken labarin ba.” Ipas kungiya ce mai zaman kanta da take gudanar da ayyukan kiwon lafiya a fadin duniya da kuma tabbatar da mata suna zubar da ciki a bisa ka’ida da samar da magunguna. Shekarau ta bayyana hakan ne a wani taron bita na kwana uku da tsare-tsare data shiryawa ‘yan jarida.

A cewar ta,“za su sanar da masalaha ga abokin wanda zai samar masu da hanya mafita, amma wadanda za su jagorance su zuwa ga zubar da ciki ba a bisa ka’ida.”

Shekarau taci gaba da cewa, sai dai abin takaici, damuwa ta zubar da ciki tanada yawa dake hana mutane akan daukar matakan da ya dace.” A cewar ta,“tunda basu san komai ba a zahiri, suna kawai dauka maganar kamar ba wata illa bace.” Ta yi nuni da cewa “wannan shine yake haifar da fadawa ga hannun likitocin bogi  da rashin samun kulawa na kiwon lafiya da ya dace.” Tace, illolin zubar da ciki ta hada da, zai iya janyo cutar cancer ta nono kuma matar data zubar da ciki ya kai har sau hudu, zatafi saurin mutuwa haka yin amfani da magunguna don a zubar da ciki zai iya janyo cutar (menopause). Bugu da kari, hana samun damar zubar da ciki, itace hanyar da tafi dacewa wajen rage zubar da ciki kuma idan mace tana zubar da ciki zai hana mata haihuwa saboda wasu sassan dake cikin jikinta za su lalace.

Ta bayyana cewar “kuma wani abin takaici, kin bin ka’ida wajen zubar da ciki ba wai kawai yana shafar yawan zubar da ciki bane, yana kuma hana cimma burin da ake bukata.“

Ta yi nuni da cewa, mafi yawancin kama  masu zubawarwa da mata ciki da aka yi  suna karewa ne a kotu kuma ba’a yanke masu hukunci, sai dai idan wadda aka zubarwa da cikin ta mutu ko kuma wata illa ta same ta.” A cewar ta, miliyan 1.25 na zubar da ciki da akeyi a duk shekara, ya faru ne a Najeriya a shekarar 2012 a bisa binciken da ciniyar Guttmacher ta gudanar. Wannan adadin, kamar a tsoma Allura ce a cikin ruwa sakamakon wani bincike da wani Asibiti ya gudanar a cikin jihohi sha takwas a Najeriya.” Yawan karuwar zubar da ciki ba ‘a bisa ka’ida yana da yawan gaske.

Sai dai, ta koka da akan tsar-tsaurar dokar da shugaban kasar Amurka Donald Trump ya dauka a fadin duniya, inda tace, hakan zai kara nuna kyama akan zubar da ciki domin hakan zai kara sanya illa akan binciken da kungiyoyi suke yi akan shirin lafiyar mata a nahiyoyin. Tsarin garin Medico da aka sani na doka ya rufewa kasar Amurka bayar da kudi ga kungiyoyi masu zaman kansu wanda suke gudanar da aikin da ya shafi zubar da ciki ko bayar da shawarwari ko kuma kare ‘yancin mata na daukar juna biyu.

A cewar Shugaban kungiyar gangamin kayyade iyali Dakta Ejike Orji, zubar da ciki ba ‘a bisa ka’ida ba yana faruwa ne sakamakon nauyin tattalin arzikin kasa. Orji ya zayyana illolin dake tattare da zubar da ciki ba’a bisa ka’ida wadanda kuma ya ce sune suka janyo hana daukar ciki a Najeriya. Ya ce, “akwai rashin jin dadi ga magidantan da basu iya daukar ciki, ya kara da cewa, a maganar gaskiya, mace musamman wadda ba ta iya daukar ciki ‘yan uwan nijinta sukan jefata a cikin damuwa.

” Dakta Orji ya ce koda yake, a kalla ga dukkan mata biyar da suke zubar da ciki ba’ bisa ka’ida ba, daya na iya mutuwa, kuma akwai wasu illolin dake biyo baya in sunyi hakan kuma akwai tsada sosai sakamakon kamuwar da matan suka yi da illolin zubar da cikin a yayin yi masu magani. Babban abinda yafi yi janyo barazana wajen zubar da ciki a bisa ka’ida, yana haifar kwararar jini da kamuwa da kwayoyin cuta da jin rauni a cikin sassan dake jikin matan.

A cewar sa, tsadar kudin da ake kashewa wajen samar da lafiya sakamakon matsalolin da suka auku a yayain zubar da ciki ba’a bisa ka’ida ba, yana zama nauyi ga harkar kiwon kafiya a tsakanin kasashe masu tasowa. Ya yi nuni da cewar “amma za’a iya magance wannan tsadar ta zubar da cikin idan an rugumi hanyar kayyade iyali data kamata.” Ya bayyana cewa, zubar da ciki wani abu ne mai wahalar gaske kuma abin tausayi da mutane suke ganin wani abu ne na rashin ‘yanci. Shi kuwa Mista  Edoza Obiawe wanda shima yake aiki a IPAS, “ya ce, samun ‘yancin daukar ciki wani abu ne na ‘yancin dan adam. Samun wadatacciyar tarawa da ingantaciyyar kiwon lafiya sun hada da; samar da magunguna na zamani da kula da zubar da ciki ko kuma karewa kamuwa da kwayar cutar kanjamau, wasu abu ne da za su taimaka wajen cimma burin ci gaba.

” Ya yi nuni da cewa, hanawa mata sararin zubar da ciki musamman idan akwai barazana ga rayuwar mata da suka dauki ciki, ko kiwon lafiyar su ko kuma idan cikin an same shine sakamakon fyade zubar sa cikin  ya sabawa ‘yancin dan adam. A karshe ya ce,” idan ‘yan mata suna da koshin lafiya suna kuma da ‘yancin su, za su kuma  iya zuwa makaranta don su koyo wasu dabaru don kula da lafiyar su yadda za su zama manya da aka tallafawa.”

Daga Leadship Hausa

Saturday, 2 June 2018

AL'AJABI: An Haifi Yaro Dauke Da Kur'ani Da Carbi A Jihar Bauchi


...wannan raddi ne ga masu inkari da Annabi (S.A.W), cewar Sheik Dahiru Bauchi

Daga Maiwada B. Atake

Wata mata a garin Burga dake jihar Bauchi ta haifi yaro da Kur'ani da kuma carbi a hanunsa.

A yayin da matar ta zo da labarin al'ajabin zuwa gidan Shehin Malamin nan, wato Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ta shaida cewa, wannan yaro wanda aka rada masa suna Muhammad Auwal, haka ta haife shi. Ta kuma rantse da Allah cewa wannan lamari gaskiya ne babu kokonto.

A yayain hadubar Juma'ar da ta gabata da Sheik Dahiru Bauchi ya yi, ya ce "wannan ba komai bane a wurin Ubangiji illah raddi ga kafurai masu inkari da Annabi (SAW), don kara nuna musu cewa Manzon Allah gaskiya ne.

"Sannan ya kara nuna wa duniya irin mu'ujizar Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wasallam. Shine ya sa aka haifo wannan yaro da Kur'ani da kuma carbi".

Shehin Malamin ya kara da cewa "wannan carbi kuma ba komai bane face raddi ne ga masu inkarin Shehu Tijjani da darikarsa ta Tijjaniyya, don Allah ya kara nuna wa duniya cewa Dariku gaskiya ne.

Shehin ya kara da cewa duk ga alamomin Tijjaniyya a jikin wannan carbin. Wannan karamar Shehu Tijjani ne ta kara bayyana ga masu inkarin me Darikar ta Tijjaniyya.

A karshe Shehin ya yi addu'ar Allah ya kare Musulunci Da Musulmai, ya kuma zaunar da Nijeriya lafiya tare da kare ta daga dukkan bala'o'i.

Sunday, 27 May 2018

An gurfanar da dan Atiku a gaban kotu saboda ya gaza biyan alawus din 'ya'yan sa

A ranar Larabar data gabata ne wata babbar kotu da ke zamanta a Igbosere jihar Legas ta saurari karar da aka shigar a kan, Aminu Atiku, dan tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar saboda rashin biyan kudin kulawa da yaransa N250,000 duk wata da bai biya ba tun watan Fabrairun 2018.

Sai dai Aminu Atiku ya shaidawa Alkali kazeem Alogba cewa yana daukan dawainiyar duk bukatu na yaransa.

Mai shari'a Alogba zai zartas da hukunci a kan wata bukata da Atiku ya shigar a kotun inda ya ke rokon a janye kudin wata na kulawa da yaran da kotu ta gindaya masa a baya.

Kotun ta tsayar da cewa a rannan ne zata zartas da hukuncin bayan jin muhawarrar da lauyan Atiku, Oyinkan Badejo da kuma Ethel Okoh, lauyan tsohuwar matarsa,Ms Ummi Fatima Bolori suka tafka.

Atiku da tsohuwar matarsa Bolori duk basu samu halartar kotun ba.

A karar da ya shigar,Aminu Atiku yana rokon kotun ta canja hukuncin da wata kotun ta zartar a baya inda aka dankawa tsohuwar matar rainon yaransu Ameera mai shekaru 11 da kuma Aamir mai shekaru 7.

Da aka fara sauraron karar a ranar Larabar, Badejo ta bayyana cewa akwai alamar tambaya a kan biyan N250,000 a kowanne wata da aka dorawa Aminu Atikun duk da cewa yana daukan nauyin dawainiyar yaran.

A cewarta,Aminu Atikun yana dauke dukkan nauyin yaransa wanda suka hada da biyan kudin makarantarsu tare da kudin magani da sauransu.

Lauyan ta ce kotun da ta yanke wannan hukuncin ba ta yi la'akari da karfin aljihun Atikun ba shi yasa ta dora masa N250,000 a duk wata, ta kara da cewa bai dace ayi la'akari da dukiyar da iyayen Aminu Atikun suka mallaka ba.

Sai Lauyan Bolori, Okoh ta kallubalanci wannan zancen.
Ta ce tun da Atikun bai biya kudin kulawa da yaran ba tun watan Maris, inda ta kara da cewa rashin biyan kudin kulawa da yaran ya sabawa sashi na 62(5) na dokar kiyaye hakkin yara.

Ta yi ikirarin cewa Atiku bai biya kudin makarantar yaransa ba sai ranar 11 ga watan Afrilu, kwana daya kafin kotun ta saurari karar.

An gurfanar da dan Atiku a gaban kotu saboda ya gaza biyan alawus din 'ya'yan sa

A ranar Larabar data gabata ne wata babbar kotu da ke zamanta a Igbosere jihar Legas ta saurari karar da aka shigar a kan, Aminu Atiku, dan tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar saboda rashin biyan kudin kulawa da yaransa N250,000 duk wata da bai biya ba tun watan Fabrairun 2018.

Sai dai Aminu Atiku ya shaidawa Alkali kazeem Alogba cewa yana daukan dawainiyar duk bukatu na yaransa.

Mai shari'a Alogba zai zartas da hukunci a kan wata bukata da Atiku ya shigar a kotun inda ya ke rokon a janye kudin wata na kulawa da yaran da kotu ta gindaya masa a baya.

Kotun ta tsayar da cewa a rannan ne zata zartas da hukuncin bayan jin muhawarrar da lauyan Atiku, Oyinkan Badejo da kuma Ethel Okoh, lauyan tsohuwar matarsa,Ms Ummi Fatima Bolori suka tafka.

Atiku da tsohuwar matarsa Bolori duk basu samu halartar kotun ba.

A karar da ya shigar,Aminu Atiku yana rokon kotun ta canja hukuncin da wata kotun ta zartar a baya inda aka dankawa tsohuwar matar rainon yaransu Ameera mai shekaru 11 da kuma Aamir mai shekaru 7.

Da aka fara sauraron karar a ranar Larabar, Badejo ta bayyana cewa akwai alamar tambaya a kan biyan N250,000 a kowanne wata da aka dorawa Aminu Atikun duk da cewa yana daukan nauyin dawainiyar yaran.

A cewarta,Aminu Atikun yana dauke dukkan nauyin yaransa wanda suka hada da biyan kudin makarantarsu tare da kudin magani da sauransu.

Lauyan ta ce kotun da ta yanke wannan hukuncin ba ta yi la'akari da karfin aljihun Atikun ba shi yasa ta dora masa N250,000 a duk wata, ta kara da cewa bai dace ayi la'akari da dukiyar da iyayen Aminu Atikun suka mallaka ba.

Sai Lauyan Bolori, Okoh ta kallubalanci wannan zancen.
Ta ce tun da Atikun bai biya kudin kulawa da yaran ba tun watan Maris, inda ta kara da cewa rashin biyan kudin kulawa da yaran ya sabawa sashi na 62(5) na dokar kiyaye hakkin yara.

Ta yi ikirarin cewa Atiku bai biya kudin makarantar yaransa ba sai ranar 11 ga watan Afrilu, kwana daya kafin kotun ta saurari karar.

Tuesday, 20 February 2018

Heartbroken Or Sad? Here Are Four Reasons You Should Let The Tears Flow


There are a lot of healthy reasons to cry. Whether you’re happy, sad or heartbroken, shedding tears can bring a lot of positive energy that you need from time to time. Be it at weddings, funerals, watching a romantic movie or feeling nostalgic about a past memory, shedding tears help to relieve the stress and emotions you have within. The importance of crying is made even more prominent with some hotels and guest rooms having dedicated crying rooms for people who feel the need to cry!

Friday, 2 February 2018

Hijab Day : Muslim women advocate review of Dress Code in all professions


A Coalition of Nigerian Muslim Women on Thursday called for the review of Dress Code in all professions to allow female Muslims use Hijab in all professions without discrimination and intimidation.
Hajiya Mariya Sani, member of the coalition, made the call while briefing newsmen as part of activities of the coalition to mark the 2018 World Hijab Day in Abuja.

Sunday, 21 January 2018

Will Kano ancient walls go into extinction?


It was said the ancient Kano City walls and gates which were originally 16 in numbers are today less than 10 and even at that, many of them are seriously in ruins and may possibly collapse in the nearest future.
A palace source who pleaded anonymity, said that, ‘we want this heritage to be maintained. We are proud of our cultural heritage.”
Going down memory lane, he disclosed that the first wall and gate was Kofar Kansakali. “It was the first wall and gate which was built in 1112 AD. Its foundation was laid by Sarkin Kano Giji Masu. “It was named after the first son of the Kano ruler (after whom the city was named) a blacksmith.Today, the gate is located at Tudun Yola quarters in Ungogo Local Government Area of the state.”

Thursday, 18 January 2018

Feeding babies solid food before six months causes obesity, diabetes


Most parents are feeding their babies solid foods too early – raising their risk of obesity and diabetes, according to new research. The study showed that more than half of infants start eating solids before the recommended six months and only a third of babies are introduced at the right time.
Previous research has shown that babies who are have solid foods too early are more likely to be overweight and develop chronic diseases such as diabetes and celiac disease.The study of nearly 1,500 babies across the United States (US) is the first of its kind, emphasizing the need for babies to be given solid foods at the proper time, according to health experts.

Thursday, 11 January 2018

Former VP Atiku Abubakar’s son loses children’s custody to ex-wife


A Lagos State Magistrates’ Court at Tinubu, Lagos Island, on Wednesday ordered Fatima Bolori to take full custody of the two children she had with Aminu Atiku, a son of a former Vice-President, Abubakar Atiku.
Bolori and Aminu have become estranged.
The court’s order followed arguments by Bolori’s lawyer, Mrs. Gloria Albert-Ekpe from the Festus Keyamo Chambers, that she should be granted the full

Sunday, 24 December 2017

Man Slits Girlfriend's Throat For Trying To Marry Another Man In Katsina


The Katsina State Police Command says it has arrested a 23-year-old man, Abubakar Musa, who slashed the throat of his girl-friend, Aisha Dikkom.
The police also said it has arrested a 15-year-old house wife, Daushiya Abdullahi, for allegedly killing her husband and another person through food poison.

Friday, 15 December 2017

‘Husband killer’ Maryam Sanda Denied Bail Again


An FCT High Court in Jabi has refused and dismissed a bail application made on behalf of Maryam Sanda and ordered that she be returned back to prisons for allegedly killing her husband, Bilyamin Bello.
The court however granted bail to Maryam's mother, Maimuna Aliyu, her brother, Aliyu Sanda and one Sadiya Aminu who were accused of assisting Maryam to clean the blood of Bilyamin from the crime scene with the intention of screening Maryam from legal punishment of her action.

Monday, 11 December 2017

President Buhari, Governors, Emir Sanusi and Others mourns Emir of Katagun


President Muhammadu Buhari was among  sympathisers  that attended the funeral prayer of the eleventh Emir of Katagum, Alhaji Muhammad Kabir Umar, yesterday .
The funeral prayer which was led by the Chief Imam of Azare, Malam Ayuba Muhammad, was also attended by Governor Muhammad Abdullahi Abubakar and his Borno, Yobe and Jigawa counterparts as well as members of the National Assembly, ministers and other top government functionaries from across the country.
Condoling the family of the deceased and the entire people of the state, Governor Abubakar  described the death of the deceased as a great loss not only to the state but the nation at large.
He said the late emir contributed positively towards the development of Katagum, Bauchi State and the nation.
He prayed Allah to grant his soul eternal rest and his family and the people of the state the courage to bear the loss.
The late Emir of Katagum died Saturday at the age of 89 and he is survived by four wives and 49 children. Among his children are Alhaji Baba Umar Faruq, a retired federal permanent secretary who is also the district Head of Shira.
Late Umar has since been buried in the ancient town of Katagum, headquarters of Zaki Local Government Area.




Feel Free To Comments Here...

Thursday, 7 December 2017

Court refuses pleas, sends Maryam Sanda back to prisons


An FCT High Court, in Jabi, FCT, has refused the oral application for bail made on behalf of Maryam Sanda and ordered her returned to prisons pending her re-arraignment, on Thursday, next week.
The FCT Police Command in a two-count charge accused Maryam, the daughter of a former Executive Director of Aso Savings and Loans, Hajiya Maimuna Aliyu Sanda, of killing her husband, Bilyamin Bello, the son of Alhaji Bello Halliru Muhammad, a former chairman of the People’s Democratic Party (PDP).

Monday, 4 December 2017

Sokoto to host 4th traditional boxing tournament


The Secretary of the Nigeria Traditional Boxing Premier League, Ahmed Jada, said on Monday that Sokoto State would host the fourth edition of the traditional boxing tournament next month.
Jada made this known in Abuja that the tournament would hold at the Trade Fair Complex on Old Airport Road in Sokoto.
He said the event was earlier scheduled to hold from Dec. 7 to Dec. 10 but was shifted to Dec. 14 to Dec. 17, due to some circumstances.

Saturday, 25 November 2017

Our pains, by brother of ex-PDP chair’s son allegedly killed by wife


FAMILY and friends of Bilyamin Bello, who was killed by his wife, Maryam, held a vigil in his memory during the week in Abuja. There, they called for justice claiming that a murder was committed and the culprit should be made to face the full wrath of the law without reservation.
One of the deceased’s siblings, who pleaded anonymity, said that Bilyamin married Maryam because he loved her, he added that they were best of friends stressing that they were always happy and planning one fun trip or activity together. He said he is however, unhappy that  Maryam does not look remorseful for killing his brother.

Thursday, 23 November 2017

Another Bilyaminu Stabbed with Broken Bottle in Zamfara by Wife


A house wife identified as Hauwa’u has stabbed her husband in the chest and back with a broken bottle in Filin Jirgi area of Gusau metropolis of Zamfara State. 
The Public Relations Officer of the Yariman Bakura Specialist Hospital in Gusau, Awwal Usman Ruwan Doruwa confirmed to our correspondent that the man, Bilyaminu Yusuf was brought to the hospital and was responding to treatment.
“I saw the patient when he was brought here and he could not talk because he was in a serious condition. His inner wears were stained with blood. His brothers told me that the couple had misunderstanding when he refused to secure a bail for her brother who was in detention at the police station and the wife became angry and stabbed him,” Doruwa said.

Saturday, 11 November 2017

11 governors arrived Kano for Ajimobi’s son, Ganduje’s daughter marriage introduction


The ancient city of Kano yesterday was agog, when 11 governors, House of Assembly members and other dignitaries stormed the state for the marraige introduction ceremony between daughter of Governor Abdullahi Umar Ganduje, Fatima Baby Ganduje and son of Governor Abiola Ajimobi, Idris Abiola Ajimobi.
Among the governors present at the ceremony include: Alhaji Badaru Abubakar (Jigawa), Senator Abiola Ajimobi (Ogun), Akinwumi Ambode (Lagos), Senator Rotimi Akeredolu (Ondo).