Monday 11 June 2018

An Nemi Buhari Ya Binciki Yadda Obasonjo Ya Mikawa Kamaru Yankin Bakassi

An Nemi Buhari Ya Binciki Yadda Obasonjo Ya Mikawa Kamaru Yankin Bakassi

Tsohon Gwamnan Abia, Orji Uzor Kalu ya nemi Shugaba Muhammad Buhari kan ya binciki Cif Olusegun Obasonjo game da yadda ya mikawa Kasar Kamaru yankin nan mai arzikin man fetur na Bakassi .

Tsohon Gwamnan ya ce, akwai wata manufa ta biyan bukata kansa idan aka yi la'akari da yadda Obasonjo ya mika yankin cikin sauki ba tare da wata jayayya ba.

No comments:

Post a Comment