Wednesday 6 June 2018

Ruwan Sama Da Iska Mai Karfin Gaske Ya Jawo Asarar Dukiyoyi A Jihar Kebbi


Barnar ruwan sama da iska mai karfi sun yi barna a kauyen Kambaza na karamar hukumar Mulkin Gwandu, inda aka yi asarar dukiya mai dibin yawa da kuma rushewar gidaje, kuma jama'a da dama sun samu raunuka. Sai dai babu asarar rayuwa, sannan mutane da dama sun rasa matsugunnansu.

Daga Zaidu Bala Kofa Sabuwa, Birnin Kebbi

No comments:

Post a Comment