Saturday 2 June 2018

Iya Tsawon Rayuwa Ta Ba Zan Samu Amini Kamar Kwankwaso Ba - Ganduje

Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya bayyanawa manema labarai cewa, Ba shi da kamar Kwankwaso, kamar yadda Kwankwaso ba shi da wanda ya fi Ganduje

“Zan bayar da duk lokacina domin yin sulhu da shi domin ba zan taba samun aboki kamar Kwankwaso ba iya tsawon rayuwa ta. Kuma shima ba shi da amini kamar Ganduje iya tsawon rayuwar sa".

Wannan a 2017 kenan

No comments:

Post a Comment