Friday 27 April 2018

Mai Magana Da Yawun Gwamnan Sokoto, Imam Imam Ya Rasu


Allah Ya yi wa Malam Imam Imam rasuwa da sanyin safiyar yau Juma'a bayan ya yi fama da gajeruwar rashin lafiya.

Shi dai marigayi Malam Imam Imam shine mai  magana da yawun Gwamnan jihar Sokoto Rt Hon Aminu Waziri Tambuwal.

No comments:

Post a Comment