Monday 28 May 2018

Buhari Yayi Watsi Da Tsarin 'Almajiri School' Tanko Yakasai

Tsohon dan siyasa kuma uba a wannan kasa Tanko yakasai ya bayyana cewa yankin arewancin kasar nan na fuskantar kalubale tare da matsaloli ne sakamakon halin ko in kula da gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ke yi game da tsarin karatun Almajirai wanda tsohon shugaban kasa Goodluck Ebele Jonathan ya aiwatar.

Ko me Yasa Buhari Be Damu da Halinda Almajirai Suke Ciki ba?

No comments:

Post a Comment