Tuesday 29 May 2018

Dalilin Da Ya Sa Zan Sake Tsayawa Takara A Zaben 2019— Ganduje

Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje ya tabbatar da cewa zai sake tsayawa takara a zaben 2019 don kammala ayyukan da ya fara.

Ya ce, tuni wasu mutanen kirki a jihar suka nuna masa sha'awarsu na ya sake tsayawa takara inda suka tanadar masa Naira milyan biyar don sayen fom na yin takarar.

No comments:

Post a Comment