Tuesday 22 May 2018

EFCC Ta Kama Tsohon Dan Takara Gwamnan Jihar Sokoto Da Tsohon  Ministan Ruwa Da Wasu 3

EFCC Ta Kama Tsohon Dan Takara Gwamnan Jihar Sokoto Da Tsohon  Ministan Ruwa Da Wasu 3

DAGA CMRD A'B ZUBAIRU 

Hukumar EFCC ta kai wa wasu jiga-jigan jam'iyyar PDP samame a jihar Sokoto bisa zargin su da karba 500,000000 a shekarar 2015.

No comments:

Post a Comment